DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Majalisar dokokin jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige Fubara

-

An dauki matakin dakatar da shirin tsige gwamnan ne a yayin zaman majalisar da ke gudana a birnin Fatakwal na jihar ta Rivers.

Tun da fari, majalisar ta soma shirin tsige Gwamna Fubara da mataimakiyarsa bisa zargin aikata manyan laifuffuka da suka haɗa da rushe ginin majalisar dokoki da kashe kuɗaɗe ba tare da amincewar majalisa ba, da sauran zarge-zarge.

Google search engine

Kakakin majalisar dokokin jihar, Martin Amaewhule, ne ya jagoranci zaman da aka dakatar da shirin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mataimakin shugaban Nijeriya Kashim Shettima ya roki ‘yan kasar da su rika sanya Tinubu cikin addu’o’insu

Mataimakin Shugaban Nijeriya, Kashim Shettima, ya bukaci ‘yan kasar da su rika sanya Shugaba Bola Ahmed Tinubu a cikin addu’o’insu yayin da Musulmi ke gudanar...

Rundunar sojin Nijeriya za ta ɗauki nauyin karatun ‘ya’yan sojojin da suka rasa rayukansu

Sojojin Nijeriya sun sanar da fara taron tantance yara da ‘yan uwan sojoji da suka rasu, a cikin wani shiri na bayar da tallafin ilimi...

Mafi Shahara