DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan bindiga sun sace matafiya shida a kusa da Makurdi, tare da neman a biyasu Miliyan 100

-

Sojojin Nijeriya sun sanar da fara taron tantance yara da ‘yan uwan sojoji da suka rasu, a cikin wani shiri na bayar da tallafin ilimi na shekarar 2026.

A wata sanarwar rundunar sojin ta wallafa a shafin ta na X ranar Alhamis, an bayyana cewa tantancewar za ta gudana a dukkanin yankuna shida na Nijeriya tsakanin Fabrairu da Maris 2026.

Google search engine

Sanarwar ta bayyana cewa, shirin tallafin ilimi na daga cikin tsare-tsaren jin kai na Sojojin Nijeriya da nufin tabbatar da cewa yaran ma’aikatan da suka rasu suna samun ilimi a matakai na Firamare, Sakandare da Jami’a.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mataimakin shugaban Nijeriya Kashim Shettima ya roki ‘yan kasar da su rika sanya Tinubu cikin addu’o’insu

Mataimakin Shugaban Nijeriya, Kashim Shettima, ya bukaci ‘yan kasar da su rika sanya Shugaba Bola Ahmed Tinubu a cikin addu’o’insu yayin da Musulmi ke gudanar...

Rundunar sojin Nijeriya za ta ɗauki nauyin karatun ‘ya’yan sojojin da suka rasa rayukansu

Sojojin Nijeriya sun sanar da fara taron tantance yara da ‘yan uwan sojoji da suka rasu, a cikin wani shiri na bayar da tallafin ilimi...

Mafi Shahara