DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Babu jam’iyyun NNPP, PDP, da ADC a takardun zaɓen cike gurbi na Kano

-

Rahotanni daga Arise News sun nuna cewa manyan jam’iyyun adawa guda uku, NNPP, PDP, da ADC ba su bayyana a takardun zaɓe na zaben cike gurbin kujeru biyu a majalisar dokokin jihar Kano da ake gudanarwa a ranar Asabar ba.

Zaɓen na cike gurbi ne na kujerun da suka samu rashin cancanta bayan rasuwar tsoffin ‘yan majalisa a bara, wadanda suka kasance membobin NNPP kafin rasuwarsu.

Google search engine

Rahoton ya kara da cewa jam’iyyun siyasa tara ne aka jera a takardun zaɓen, ba tare da PDP, NNPP da ADC ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin Kano ta ware naira miliyan 99 domin rigakafin cutar mahaukacin kare

Gwamnatin jihar Kano ta amince da kashe Naira miliyan 99 domin fara shirin rigakafin cutar mahaukacin kare (rabies), inda ake sa ran yi wa akalla...

Wike ya koka kan ƙarancin masu fitowa zabe a Abuja

Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, ya bayyana gamsuwarsa kan yadda ake gudanar da zaɓen kananan hukumomi cikin lumana a fadin Abuja, duk da...

Mafi Shahara