DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Jam’iyyar PDP za ta ƙalubalanci zaɓen ƙananan hukumomin da aka gudanar a Abuja

-

Jam’iyyar PDP ta ce ta shirya lauyoyi na musamman domin shigar da ƙorafe ƙorafe sakamakon zaɓen ƙananan hukumomin Abuja.

Jam’iyyar ta ce ta ɗauki wannan mataki ne bisa zargin an tafka kura-kurai a tsarin zaɓen tare da tsoratar da masu kaɗa ƙuri’a daga ɓangaren abokan hamayya.

Google search engine

A cewar PDP, rahotannin da suka samu daga wakilansu a rumfunan zaɓe sun nuna yadda aka yi katsalandan a wasu wurare, lamarin da ke iya shafar sahihancin sakamakon ƙuri’un da aka bayyana.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaba Tinubu ya taya waɗanda suka samu nasara a zaɓukan Abuja, Kano da Rivers, murna

Shugaba Tinubu ya taya waɗanda suka samu nasara a zaɓen ƙananan hukumomin Abuja da kuma zaɓen cike gurbi da aka gudanar a jihohin Kano da...

Asusun ba da lamuni na Duniya zai tallafawa Nijar da dalar Amurka miliyan 91

Asusun ba da lamuni na Duniya ya cimma yarjejeniya da hukumomin ƙasar Nijar, a wani shiri na bayar da wasu tallafi ga kasar, inda Nijar...

Mafi Shahara