DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Jam’iyyar PDP za ta ƙalubalanci zaɓen ƙananan hukumomin da aka gudanar a Abuja

-

Jam’iyyar PDP ta ce ta shirya lauyoyi na musamman domin shigar da ƙorafe ƙorafe sakamakon zaɓen ƙananan hukumomin Abuja.

Jam’iyyar ta ce ta ɗauki wannan mataki ne bisa zargin an tafka kura-kurai a tsarin zaɓen tare da tsoratar da masu kaɗa ƙuri’a daga ɓangaren abokan hamayya.

Google search engine

A cewar PDP, rahotannin da suka samu daga wakilansu a rumfunan zaɓe sun nuna yadda aka yi katsalandan a wasu wurare, lamarin da ke iya shafar sahihancin sakamakon ƙuri’un da aka bayyana.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Jami’an tsaron Chadi hudu sun kwanta dama a wata fafatawa da wasu mahara a arewacin kasar

Lamarin ya faru ne da yammacin ranar 17, ga watan Febarairun da muke ciki a lokacin da wata motar jigilar wani kamfani ke cikin tafiya...

Masu zanga zanga a Sénégal na neman adalci ga dalibin Jami’ar Cheikh Anta Diop ta birnin Dakar da aka halaka

Masu zanga zangar da suka hada da magoya bayan jam'iyya mai mulki ta Pastef sun amsa kiran wata hadaka ce ta dalibai da 'yan fafutikar...

Mafi Shahara