DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Jam’iyyun adawa ba zasu taɓa yadda da sahihancin zaɓe ba muddin ba sune suka yi nasara ba – Festus Keyamo

-

Ministan sufurin jiragen saman Nijeriya, Festus Keyamo, ya soki jam’iyyun adawa kan martaninsu game da zaɓen ƙananan hukumomin Abuja, yana cewa yawanci sukan amince da sahihancin zaɓe ne kawai idan aka ayyana su a matsayin masu nasara.

Keyamo ya bayyana cewa irin waɗannan kalamai na iya raunana amincewar jama’a da tsarin dimokuraɗiyya, inda ya bukaci ’yan siyasa su riƙa karɓar sakamakon zaɓe cikin girmamawa, ko sun yi nasara ko sun sha kaye.

Google search engine

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Jami’an tsaron Chadi hudu sun kwanta dama a wata fafatawa da wasu mahara a arewacin kasar

Lamarin ya faru ne da yammacin ranar 17, ga watan Febarairun da muke ciki a lokacin da wata motar jigilar wani kamfani ke cikin tafiya...

Masu zanga zanga a Sénégal na neman adalci ga dalibin Jami’ar Cheikh Anta Diop ta birnin Dakar da aka halaka

Masu zanga zangar da suka hada da magoya bayan jam'iyya mai mulki ta Pastef sun amsa kiran wata hadaka ce ta dalibai da 'yan fafutikar...

Mafi Shahara