DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Tinubu ya taya waɗanda suka samu nasara a zaɓukan Abuja, Kano da Rivers, murna

-

Shugaba Tinubu ya taya waɗanda suka samu nasara a zaɓen ƙananan hukumomin Abuja da kuma zaɓen cike gurbi da aka gudanar a jihohin Kano da Rivers.

Shugaban ƙasar ya bayyana cewa sakamakon zaɓukan na nuna ci gaban dimokiraɗiyya da yanayin siyasa a ƙasar, inda ya buƙaci dukkan ɓangarori su mutunta zaɓen da masu kaɗa kuri’a suka yi.

Google search engine

Haka kuma, Tinubu ya yaba da jagorancin ministan Abuja Nyesom Wike, yana mai cewa rawar da ya taka ta taimaka wajen tabbatar da tsari, zaman lafiya da nasarar gudanar da zaɓen cikin kwanciyar hankali.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Jami’an tsaron Chadi hudu sun kwanta dama a wata fafatawa da wasu mahara a arewacin kasar

Lamarin ya faru ne da yammacin ranar 17, ga watan Febarairun da muke ciki a lokacin da wata motar jigilar wani kamfani ke cikin tafiya...

Masu zanga zanga a Sénégal na neman adalci ga dalibin Jami’ar Cheikh Anta Diop ta birnin Dakar da aka halaka

Masu zanga zangar da suka hada da magoya bayan jam'iyya mai mulki ta Pastef sun amsa kiran wata hadaka ce ta dalibai da 'yan fafutikar...

Mafi Shahara