DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Majalisar Wakilan Nijeriya ta ɗage komawar zaman majalisa zuwa 5 ga Maris

-

Majalisar Wakilan Nijeriya, ta ɗage komawar zaman majalisa daga Talata, 24 ga Fabrairu 2026, zuwa Alhamis, 5 ga Maris 2026.

Sakataren Majalisar, Kamoru Ogunlana, ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar a daren Litinin, inda ya ce an ɗauki matakin ne domin bai wa kwamitoci damar kammala zaman kare kasafin kuɗi da suke yi.

Google search engine

A cewarsa, an ɗage komawar zaman ne saboda buƙatar kwamitocin majalisar su kammala tattaunawa da ma’aikatun gwamnati, hukumomi da cibiyoyi, kan kasafin kuɗin shekarar 2026.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Nijeriya ta zamo ta biyar a ƙasashen da suka fi ƙwarewa a harshen Turanci a nahiyar Afrika

A wani rahoto da EF SET na shekarar 2025 ta fitar kasar Afirka ta Kudu ce ta ke kan gaba a jerin ƙasashen Afirka wajen...

Jam’iyyar APC za ta iya amincewa da Yilwatda da Ajibola Basiru a babban taron ta

Wasu rahotanni na nuni da cewa jam’iyyar APC na dab da amincewa da ci gaba da rike mukaman shugabancin jam’iyyar na ƙasa Yilwatda da sakataren...

Mafi Shahara