DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Nijeriya ta zamo ta biyar a ƙasashen da suka fi ƙwarewa a harshen Turanci a nahiyar Afrika

-

A wani rahoto da EF SET na shekarar 2025 ta fitar kasar Afirka ta Kudu ce ta ke kan gaba a jerin ƙasashen Afirka wajen ƙwarewar harshen Turanci.

Rahoton ya nuna cewa ƙididdigar ta dogara ne kan sakamakon kusan miliyan 2.2 daga ƙasashe da yankuna 123 na duniya da suka shiga tsarin.

Google search engine

A kasashen Afrika Zimbabwe ce ta zo ta biyu a kasashen da ke da kwarewa wajen harshen Turanci,Kenya ta zo ta uku,Zambia ta hudu yayinda Nijeriya ta zamo ta biyar a cikin jerin da EF SET ta fitar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar Wakilan Nijeriya ta ɗage komawar zaman majalisa zuwa 5 ga Maris

Majalisar Wakilan Nijeriya, ta ɗage komawar zaman majalisa daga Talata, 24 ga Fabrairu 2026, zuwa Alhamis, 5 ga Maris 2026. Sakataren Majalisar, Kamoru Ogunlana, ya bayyana...

Jam’iyyar APC za ta iya amincewa da Yilwatda da Ajibola Basiru a babban taron ta

Wasu rahotanni na nuni da cewa jam’iyyar APC na dab da amincewa da ci gaba da rike mukaman shugabancin jam’iyyar na ƙasa Yilwatda da sakataren...

Mafi Shahara