DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

-

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa.

Rubutun da ba a san marubucinsa ba ya bayyana shi a matsayin mutum mai shekaru 84, alhali Obasanjo zai cika shekaru 89 a ranar 5 ga Maris, 2026.

Google search engine

Da yake magana a wajen taron bikin cikarsa shekaru 89 a Abeokuta, Jihar Ogun, Obasanjo ya bayyana masu yada labarin a matsayin marasa aikin yi, yana mai cewa Allah Ya tabbatar masa da tsawon rai da karfin ci gaba da ayyukansa.

Daga karshe kuma ya ce, yana nan daram kamar yadda aka saba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Ba ni da wani dan takara shafaffe da mai a 2027 bayan Tinubu – Uba Sani

Gwamnan Jihar Kaduna, Uba Sani, ya bayyana cewa ba shi da dan takarar da ya fi so gabanin zabukan fidda gwani na 2027, yana mai...

Mafi Shahara