DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Guinea ta soke rajistar jam’iyyu 40 ciki har da babbar jam’iyyar adawa a ƙasar

-

Gwamnatin Guinea ta soke rijistar jam’iyyun siyasa 40, ciki har da manyan jam’iyyun adawa guda uku, ta hanyar wata doka da aka fitar da dare.

Matakin ya zo ne kasa da watanni biyu bayan rantsar da shugaban kasar Mamady Doumbouya tsohon shugaban mulkin soja bayan zaben da aka yi a karshen 2025.

Google search engine

Gwamnatin ta ce an rusa jam’iyyun ne saboda sun gaza cika wasu sharudda na doka.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan majalisar wakilan Nijeriya ya sauys sheka daga PDP zuwa ADC

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tambuwal/Kebbe a jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP, inda ya koma ADC. A cikin wasiƙar...

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Mafi Shahara