DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An warware rikicin rijiyar mai ta OPL 245 – Gwamnatin Nijeriya

-

Babban Lauyan Gwamnatin Tarayya kuma Ministan Shari’a, Lateef Fagbemi, ya ce warware rikicin rijiyar mai ta OPL 245 zai taimaka wajen farfado da tattalin arzikin Nijeriya da kuma karfafa kudaden shiga na gwamnati.

Ya bayyana hakan ne bayan rattaba hannu kan yarjejeniyar da ta kawo karshen rikicin da ya shafe sama da shekaru 20, tsakanin gwamnatin tarayya da kamfanonin Eni da Nigerian Agip Exploration Limited a Abuja.

Google search engine

Fagbemi ya yabawa shugaba Bola Ahmed Tinubu kan jagoranci da ya nuna wajen bada umarnin a warware rikicin cikin lumana domin amfanin al’ummar Najeriya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan majalisar wakilan Nijeriya ya sauys sheka daga PDP zuwa ADC

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tambuwal/Kebbe a jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP, inda ya koma ADC. A cikin wasiƙar...

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Mafi Shahara