DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Paparoma Leo na XIV, ya yi addu’ar zaman lafiya a Gabas ta Tsakiya

-

Paparoma Leo XIV ya yi addu’a a ranar Lahadi cewa ƙarar fashe-fashe da ake samu a Gabas ta Tsakiya za ta dakata, yayin da rikicin da ya biyo bayan hare-haren sama na Amurka da Isra’ila a Iran ke shiga rana ta tara.

Ya nuna damuwarsa kan yaduwar tashin hankali da tsoron cewa wasu ƙasashe, ciki har da Lebanon, na iya fada wa cikin rashin tsaro.

Google search engine

A baya ma, gidan talabijin na Channels ya ambato shugaban darikar Katolikan ta Duniya na kira ga shugabannin kasashen da abun ya shafa su daidaita tsakaninsu ta hanyar sulhu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan majalisar wakilan Nijeriya ya sauys sheka daga PDP zuwa ADC

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tambuwal/Kebbe a jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP, inda ya koma ADC. A cikin wasiƙar...

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Mafi Shahara