DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Amnesty International ta soki yadda Hukumar DSS ke kama mutane saboda fadin ra’ayinsu kan rikicin Iran, Amurka da Isra’ila

-

Kungiyar kare hakkin bil’adama ta Amnesty International ta nuna damuwa kan abin da ta kira kara tsaurara mataki da Hukumar farin kaya ta DSS ke yi kan masu yin sharhi a kafofin sada zumunta game da yakin Gabas ta Tsakiya.

Kungiyar ta ce akalla mutane biyu mazauna Kaduna an tsare su, kuma ana shirin gurfanar da daya daga cikinsu a kotu bisa tuhume-tuhumen da ta kira marasa tushe.

Google search engine

A cewar kungiyar, sukar manufofin gwamnatocin Amurka ko Isra’ila hakki ne na ‘yancin fadin albarkacin baki da kundin tsarin mulkin Nijeriya na 1999 ya tanada, don haka ta bukaci hukumomin kasar su mutunta wannan hakki ba tare da tsoratar da masu ra’ayi ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Ban shirya yin yarjejeniyar sulhu da Iran don kawo karshen yakin da ake yi ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya ce har yanzu bai shirya yin wata yarjejeniya da Iran domin kawo karshen rikicin da ke kara tsananta tsakanin kasashen...

Mafi Shahara