DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kotu ta sanya 1 ga Afrilu domin gurfanar da Sule Lamido da dansa kan sabon zargin badakalar N1.35bn

-

Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta sanya ranar 1 ga Afrilu domin sake gurfanar da tsohon gwamnan Jihar Jigawa, Sule Lamido, kan zargin almundahanar kudin da ya kai Naira Biliyan 1.3.

Alkalin kotun, Peter Lifu, ya dage shari’ar ne bayan Lamido da ‘ya’yansa biyu, Aminu Lamido da Mustapha Lamido, ba su halarci kotu ba domin karanta musu tuhuma.

Google search engine

Hukumar EFCC na zargin su da safarar kudade ta hanyar kwangiloli na bogi lokacin da Lamido ke gwamnan jihar tsakanin 2007 zuwa 2015, zargin da kotun kolin Nijeriya ta ce dole a cigaba da shari’ar domin su kare kansu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan majalisar wakilan Nijeriya ya sauys sheka daga PDP zuwa ADC

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tambuwal/Kebbe a jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP, inda ya koma ADC. A cikin wasiƙar...

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Mafi Shahara