DCL Hausa Radio
Kaitsaye

MURIC ta bukaci Gwamnatin Nijeriya da ta samar wa matatun mai na cikin gida isasshen danyen mai

-

Kungiyar kare hakkin Musulmi, MURIC, ta bukaci gwamnatin Nijeriya ta tabbatar da samar wa matatun mai na cikin gida isasshen danyen mai domin karfafa samar da makamashi a Nijeriya.

Kungiyar ta yaba wa gwamnati bayan sanarwar dakatar da shigo da man fetur daga waje da NMDPRA ta yi, tana mai cewa matakin ya biyo bayan karuwar samar da fetur a cikin gida.

Google search engine

Daraktan kungiyar, Ishaq Akintola, ya ce ya kamata gwamnati ta ba matatar Dangote cikakken danyen mai domin ta iya aiki yadda ya kamata, yana mai rokon Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya bayar da umarnin hakan domin saukaka farashin mai ga ‘yan Nijeriya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan majalisar wakilan Nijeriya ya sauys sheka daga PDP zuwa ADC

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tambuwal/Kebbe a jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP, inda ya koma ADC. A cikin wasiƙar...

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Mafi Shahara