DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan bindiga sun yi ajalin wani magidanci tare da garkuwa da iyalinsa a jihar Kebbi

-

Wasu ‘yan bindiga sun yi ajalin wani mutum mai suna Sufiyanu Garba mai shekaru 35 tare da yin garkuwa da mai dakinsa a unguwar Badariya da ke Birnin Kebbi a Jihar Kebbi.

Mai magana da yawun ‘yan sanda a jihar, Bashir Usman, ya ce an kai mamacin asibitin Sir Yahaya Memorial inda likita ya tabbatar da rasuwarsa, yayin da aka ajiye gawarsa a dakin ajiye gawa.

Google search engine

Ya ce kwamishinan ‘yan sandan jihar ya umarci sashen binciken manyan laifuka su karbi shari’ar domin bincike tare da kokarin ceto matar da aka sace da kuma kamo wadanda suka aikata laifin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan majalisar wakilan Nijeriya ya sauys sheka daga PDP zuwa ADC

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tambuwal/Kebbe a jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP, inda ya koma ADC. A cikin wasiƙar...

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Mafi Shahara