DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

-

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da kuma kayan sawa domin tallafa wa marayu da sauran masu ƙaramin ƙarfi kafin bikin Sallah.

Rahotanni sun ce an miƙa gudummawar ta hannun hukumar zakka ta jihar Sokoto, inda shugaban hukumar, Lawal Maidoki, ya karɓi kayan a birnin na Sokoto a ranar Asabar.

Google search engine

Sanatan ya bayyana cewa an tsara bayar da tallafin ne domin bai wa mutane kusan 10,000, musamman marayu, su samu damar yin bikin Sallah cikin farin ciki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Ban shirya yin yarjejeniyar sulhu da Iran don kawo karshen yakin da ake yi ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya ce har yanzu bai shirya yin wata yarjejeniya da Iran domin kawo karshen rikicin da ke kara tsananta tsakanin kasashen...

Tinubu ya kare Nijeriya daga faɗawa rikicin farashin mai da kasashen Duniya ke fama da shi – Uzodimma

Gwamnan jihar Imo State, Hope Uzodimma, ya ce shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya kare ƙasar daga mummunan rikicin farashin mai da ya addabi kasashen...

Mafi Shahara