DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan sanda sun koka da yawan yada labaran karya a Nijeriya – IGP

-

Shugaban ‘yan sanda a Nijeriya IGP Kayode Egbetokun ya ce babu wata hukuma a Najeriya da ke fuskantar mummunan tasiri daga labaran karya kamar ‘yan sanda.

Shugaban ya fadi hakan ne a taron hulda da Jama’a da aka shirye a Abuja, inda ya ya bukaci jami’an hulda da jama’a su rika amsa kira cikin gaggawa a duk lokacin da labarai marasa tushe suka bayyana.

Google search engine

Ya kara da cewa jami’an su shirye suke su yi aikin sintiri, kan sahihan bayanan kai dauki, da haɗin gwiwa da jama’a da ‘yan jarida domin kare mutuncin aikin hukumar a kasa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

IHR ta bukaci a mayar da rarar kudaden da Alhazan 2025 suka biya

Wata kungiyar fararen hula wadda ke gudanar da harkokin da suka shafi addini mai suna 'Independent Hajj Reporters' ta sake mika kira ga hukumar kula...

Amurka ta fara gamsuwa da matakan Tinubu kan tsaron Nijeriya

Dan majalisar wakilan Amurka, Riley Moore, ya yaba wa gwamnatin Najeriya kan ceto yara 100 da aka sace daga St. Mary’s Private Catholic School a...

Mafi Shahara