DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan sanda sun koka da yawan yada labaran karya a Nijeriya – IGP

-

Shugaban ‘yan sanda a Nijeriya IGP Kayode Egbetokun ya ce babu wata hukuma a Najeriya da ke fuskantar mummunan tasiri daga labaran karya kamar ‘yan sanda.

Shugaban ya fadi hakan ne a taron hulda da Jama’a da aka shirye a Abuja, inda ya ya bukaci jami’an hulda da jama’a su rika amsa kira cikin gaggawa a duk lokacin da labarai marasa tushe suka bayyana.

Google search engine

Ya kara da cewa jami’an su shirye suke su yi aikin sintiri, kan sahihan bayanan kai dauki, da haɗin gwiwa da jama’a da ‘yan jarida domin kare mutuncin aikin hukumar a kasa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara