DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Yadda jirgin sojin Nijeriya ya yi saukar gaggawa a Burkina Faso

-

Babu dokar da muka karya a saukar gaggawa da jirginmu ya yi a Burkina Faso in ji Rundunar sojin sama ta Nijeriya
Hukumomin sojin Nijeriya sun ce saukar gaggawa da jirginsu ya yi a birnin Bobo-Dioulasso na Burkina Faso matakin kariya ne da ya dace da ka’ida, ba kuma take dokar sararin samaniya ba.
A cikin wata sanarwa, Daraktan Yada Labarai na NAF, Air Commodore Ehimen Ejodame, ya ce tawagar jirgin ta lura da wata matsala ta na’ura bayan tashinsu daga Legas zuwa kasar Portugal, abin da ya sa suka nufi filin jirgin da ya fi kusa domin saukar kariya, kamar yadda dokokin tsaro na kasa da kasa suka tanada.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara