DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumar NFF ta ce za ta biya bashin da kocin Super Eagles ke binta

-

Wani babban jami’in hukumar NFF ya bayyana cewa za a biya kocin Super Eagles, Eric Chelle, albashin watanni uku da yake bi, yayin da Najeriya ke shirin shiga gasar AFCON 2025 a Morocco.
An ruwaito cewa Chelle yana bin hukumar ta NFF albashin fiye da watanni uku, kafin fara gasar da za a yi daga 21 ga Disamba zuwa 18 ga Janairu 2026.
Inda Najeriya za ta fitar da jerin ‘yan wasa 28 da za su halarci gasar tsakanin yau da Alhamis.
Jami’in hukumar ta NFF ya tabbatar wa jaridar The PUNCH cewa za a biya Chelle nan kusa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara