DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Yahaya Bello ya shiga hannun hukumar EFCC

-

Tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello ya shiga hannun hukumar EFCC mai yaĆ™i da cin hanci da rashawa a Nijeriya bisa zargin badakalar kudade. 
Jaridar Dailytrust ta ruwaito cewar jami’an hukumar na yi wa tsohon gwamnan tambayoyi.
Wasu rahotanni sun ce hukumar ce ta kama shi, inda wasu ke cewa Yahaya Bello ne ya kai kan sa ofishin hukumar tare da lauyoyinsa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Atiku Abubakar ya caccaki hukumar EFCC kan tsare tsohon dan majalisa Gudaji Kazaure

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya soki hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC, kan tsare tsohon dan...

Gwamnatocin Pakistan da Indiya sun amince da tsagaita wuta a Asabar dinnan

Ministan harkokin wajen Pakistan Ishaq Dar ya sanar a shafinsa na X cewa, kasashen sun amince da Shirin tsagaita wuta cikin gaggawa. Shugaba Trump ya sanar...

Mafi Shahara