DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Yahaya Bello ya shiga hannun hukumar EFCC

-

Tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello ya shiga hannun hukumar EFCC mai yaƙi da cin hanci da rashawa a Nijeriya bisa zargin badakalar kudade. 
Jaridar Dailytrust ta ruwaito cewar jami’an hukumar na yi wa tsohon gwamnan tambayoyi.
Wasu rahotanni sun ce hukumar ce ta kama shi, inda wasu ke cewa Yahaya Bello ne ya kai kan sa ofishin hukumar tare da lauyoyinsa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dangote ya janye korafin zarge-zargen cin hanci da ya shigar a hukumar ICPC kan Farouk Ahmed

Dangote ya janye korafin zarge-zargen cin hanci da ya shigar a hukumar ICPC kan Farouk Ahmed, tsohon shugaban hukumar NMMPRA Jaridar Daily Trust ta ce attajirin...

Nijeriya na bin kasashen Nijar, Togo da Benin tulin bashin kudin lantarkin da ya kai N25bn – NERC

Hukumar kula da lantarki ta Nijeriya NERC ta ce, kasar na bin kasashen Togo, Nijar da Benin bashin dala $17.8m — kimanin N25bn na lantarkin...

Mafi Shahara