DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Super Eagles ta fara farfado da burinta na zuwa gasar cin kofin duniya ta 2026

-

Hukumar kwallon kafar Nijeriya ta fara dawo da burin zuwa gasar cin kofin duniya ta 2026
Hukumar Ƙwallon Ƙafa ta Najeriya (NFF) ta shigar da ƙorafi kan zargin tawagar DR Congo
da coge a ‘yan wasan da ta yi wasannin share fagen Kofin Duniya na 2026 da su.
NFF ta ce wasu ‘yan wasan da suka sauya ƙasa na riƙe da shaidar ƙasa biyu, abin da kundin tsarin mulkin DR Congo bai yarda da shi ba.
Lamarin da wasu ke tunanin ya iya sake buɗe wa Super Eagles hanyar zuwa gasar da za a yi a Amurka, Kanada da Mexico.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara