DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Trump ya haramta wa al’ummar Nijar bizar shiga Amurka

-

Shugaban Amurka Donald Trump ya faɗaɗa haramcin shiga Amurka, inda aka hana karin ‘yan ƙasashe biyar.
Fadar White House ta ce an ɗauki wannan mataki ne don kare tsaron Amurka, kuma dokar za ta fara aiki daga ranar 1 ga Janairu.
Cikakken haramcin shiga ƙasar zai shafi ‘yan Burkina Faso, Mali, Nijar, Sudan ta Kudu da Syria.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Eng Faruk Ahmad ya yi murabus daga mukaminsa na shugaban hukumar NMDPRA

Shugaba Tinubu ya bukaci majalisa ta sahale masa nada sabbin shugabannin hukumomin kula da man fetur bayan da Injiniya Farouk Ahmed, ya yi murabus a...

FIFA ta sanya $60 a matsayin kudin tikitin kallon kofin duniya na 2026

Hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA ta ƙaddamar da sabon rukuni na tikiti a dalar Amurka 60 ga kowane ɗayan wasannin 104 na Gasar Kofin...

Mafi Shahara