DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Tinubu ya nuna jarumta wajen aiwatar da tsare-tsare masu wahala a 2025 – Jam’iyyar APC

-

Jam’iyyar APC ta ce Shugaba Bola Tinubu ya nuna jarumtaka ta musamman da jajircewa wajen tafiyar da Nijeriya cikin sauye-sauyen tattalin arziki da na gwamnati masu wahala amma suka zama dole a shekarar 2025.

A cikin rahoton ƙarshe na shekara kan halin ƙasa, wanda Seye Oladejo, Sakataren Yada Labarai na APC na Jihar Legas ya sanya hannu, jam’iyyar ta ce 2025 ta kasance lokacin da ake buƙatar shugabanci mai ƙarfin hali da yanke shawara mai wuya.

Google search engine

Jam’iyyar ta yi suka ga wasu ’yan siyasa da suka yi amfani da wahalhalun sauye-sauyen don nuna Nijeriya a matsayin ƙasa mai gazawa domin cin moriyar siyasa, inda ta ce wannan adawa babu kishin ƙasa sai dai manufar cutar da ƙasa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara