DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Tinubu ya nuna jarumta wajen aiwatar da tsare-tsare masu wahala a 2025 – Jam’iyyar APC

-

Jam’iyyar APC ta ce Shugaba Bola Tinubu ya nuna jarumtaka ta musamman da jajircewa wajen tafiyar da Nijeriya cikin sauye-sauyen tattalin arziki da na gwamnati masu wahala amma suka zama dole a shekarar 2025.

A cikin rahoton ƙarshe na shekara kan halin ƙasa, wanda Seye Oladejo, Sakataren Yada Labarai na APC na Jihar Legas ya sanya hannu, jam’iyyar ta ce 2025 ta kasance lokacin da ake buƙatar shugabanci mai ƙarfin hali da yanke shawara mai wuya.

Google search engine

Jam’iyyar ta yi suka ga wasu ’yan siyasa da suka yi amfani da wahalhalun sauye-sauyen don nuna Nijeriya a matsayin ƙasa mai gazawa domin cin moriyar siyasa, inda ta ce wannan adawa babu kishin ƙasa sai dai manufar cutar da ƙasa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Hukumar Tarayyar Turai ta yi Allah-wadai da haramta biza da Amurka ta yi wa wasu Turawa

Tarayyar Turai, tare da ƙasashen Faransa da Jamus, sun yi kakkausar suka ga matakin Amurka na haramta biza ga wasu ’yan Turai da ke yaki...

Shugaba Tinubu ya yi kira ga hadin kai da hakuri a tsakanin addinai a cikin sakon taya murnar bikin Kirsimeti

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya yi kira ga ’yan Nijeriya da su rungumi haɗin kai, juriya da zaman lafiya tsakanin mabiya addinai, yana mai cewa...

Mafi Shahara