DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Anthony Joshua fitaccen dan damben UFC ya koma Burtaniya

-

Tsohon gwarzon damben duniya Anthony Joshua ya koma Birtaniya bayan hatsarin mota a Najeriya da ya yi sanadin mutuwar Latif Ayodele da Sina Ghami.

Gidan talabijin na Channels ya ruwaito cewa ‘Yan sanda sun gurfanar da direban motar, Adeniyi Mobolaji Kayode, kan tuhumar tukin ganganci da ya haddasa rasa rai, inda zai gurfana a kotu ranar 20 ga Janairu.

Google search engine

Hatsarin ya faru ne a hanyar Lagos–Ibadan bayan motar da suke ciki ta buge wata mota da aka aje a gefen hanyar.

Joshua ya samu raunika kaɗan kuma an sallame shi daga asibiti, kuma ya koma Birtaniya ne gabanin jana’izar abokan aikinsa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara