DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Nijeriya za ta bai wa ‘yan wasan Super Eagles alawus-alawus na AFCON

-

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa an kammala dukkan matakai tsaruka domin biyan alawus-alawus na wasannin Super Eagles a gasar AFCON 2025, inda ta ce ‘yan wasan za su fara ganin kuɗaɗen a asusunsu kafin ranar Juma’a.

A wata sanarwa da ta fitar ranar Alhamis, 8 ga Janairu, 2026, karamar Ministar kuɗi,Doris Uzoka-Anite, ta ce za a biya kuɗaɗen zai a asusun ‘yan wasa na ƙasashen waje tun daga Alhamis din nan zuwa Juma’a.

Google search engine

Jaridar PUNCH ta ruwaito cewa ‘yan wasan Super Eagles sun yi barazanar ƙin tafiya zuwa birnin da za a buga wasan daf da na kusa da na ƙarshe,sakamakon rashin biyan alawus-alawus ɗin da suke bi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara