DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Tinubu na hasashen samun saukin hauhawar farashi a Nijeriya cikin 2026

-

Shugaban Nijeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya yi hasashen cewa hauhawar farashin kayayyaki a kasar zai sauka kasa da kashi 10 cikin 100 a shekarar 2026, lamarin da ya ce zai taimaka wajen inganta rayuwar ‘yan kasa da kuma kara habakar tattalin arziki (GDP).

Hakan na kunshe a cikin wata sanarwa da mai ba Shugaba Tinubu shawara kan harkokin yada labarai Bayo Onanuga, ya fitar ranar Juma’a, 9 ga Janairu 2026, yayin da Shugaba Tinubu ke yaba wa kamfanonin Nijeriya da masu ruwa da tsaki a kasuwar zuba hannun jari bisa samun Naira tiriliyan 100.

Google search engine

Shugaban ya ce cimma wannan matsayi alamar tattalin arzikin Nijeriya na ci gaba da farfadowa ne, inda ya bukaci ‘yan kasa da ‘yan kasuwa su kara zuba jari a Nijeriya, yana mai tabbatar da cewa shekarar 2026 za ta fi alfanu ga masu zuba jari sakamakon ci gaba da aiwatar da gyare-gyaren tattalin arzikin gwamnatinsa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya

Gwamnatin China ta umurci manyan matatun man fetur na ƙasar da su dakatar da fitar da dizal da fetur zuwa ƙasashen waje na ɗan lokaci,...

Jami’ar gwamnatin tarayya da ke Dutse a jihar Jigawa ta kori dalibai 20 tare da dakatar da wasu 15 bisa zarginsu da satar jarrabawa

Jami'ar tarayya da ke jihar Jigawa ta kori dalibai 20 tare da dakatar da wasu 15 daga karatu bisa samunsu da laifin satar jarabawa. Rahotanni sun...

Mafi Shahara