DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Matsin rayuwa: ya kamata ka ba da fifiko ga walwalar al’ummar Nijeriya – shawarar Osinbajo ga Tinubu

-

 Tsohon mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo ya bukaci shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya mayar da hankali wajen inganta walwalar ‘yan Nijeriya a daidai lokacin da kasar ke fama da matsin tattalin arziki.

Google search engine

Osinbajo ya bayyana hakan ne a wani taron mata yan kasuwa na shekarar 2024 da aka gudanar a Abuja babban birnin Nijeriya. 

‘Yan Nijeriya dai na ci gaba da fuskantar matsalar hauhawar farashin kayayyakin masarufi a fadin kasar da ma matsalar karyewar darajar Na

ira 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaba Tinubu ya yi kira ga hadin kai da hakuri a tsakanin addinai a cikin sakon taya murnar bikin Kirsimeti

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya yi kira ga ’yan Nijeriya da su rungumi haɗin kai, juriya da zaman lafiya tsakanin mabiya addinai, yana mai cewa...

Akwai bukatar dole sai ‘yan kwallon Super Eagles sun inganta wasansu matukar suna son nasara – Eric Chelle

Kocin Super Eagles, Eric Chelle, ya bayyana cewa har yanzu Nijeriya na da damar ingantawa a gasar Cin Kofin Afirka ta 2025 duk da nasarar...

Mafi Shahara