DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Tinubu ya bar Abuja domin tafiya kasar Turkiyya

-

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya bar filin sauka da tashin jiragen sama na Nnamdi Azikiwe domin Kai ziyarar aiki kasar Turkiyya da kuma karfafa alaka tsakanin kasashen biyu.

 

Google search engine

Sanarwar da fadar gwamnati ta fitar, ta ce manufar ziyarar ita ce ƙarfafa haɗin gwiwa a muhimman bangarori da suka hada da tsaro, ilimi, ci-gaban al’umma, kirkire-kirkire, harkokin sufurin jiragen sama, sadarwa, kasuwanci, da kuma zuba jari.

 

Kazalika wannan ziyara ta biyo bayan ziyarar da Shugaba Recep Tayyip Erdoğan na Turkiyya ya kai Nijeriya a tsakanin 19 da 20 ga Oktoban 2021, wadda ta ƙara dankon alaƙa tsakanin Abuja da Ankara.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan majalisar wakilan Nijeriya ya sauys sheka daga PDP zuwa ADC

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tambuwal/Kebbe a jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP, inda ya koma ADC. A cikin wasiƙar...

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Mafi Shahara