DCL Hausa Radio
Kaitsaye

APC ta karyata rade-radin sauya Shettima a takarar Tinubu 2027

-

Jam’iyyar APC ta musanta rahotannin da ke cewa ana shirin sauya Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, a matsayin abokin takarar Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, a zaɓen 2027.

 

Google search engine

Sakataren Yaɗa Labarai na APC na Ƙasa, Felix Morka, ne ya yi wannan bayani a shirin Politics Today na Channels a ranar Litinin, inda ya ce rade-radin ba su da tushe.

 

“Yin hasashe kan sunayen mutanen da za su maye gurbin Mataimakin Shugaban Ƙasa kuskure ne. Bisa Dokar Zaɓe da dokokin ƙasa, an hana duk wasu harkokin kamfe yanzu. Bai kamata mu riƙa tattauna wannan batu sosai ba, yadda kafafen watsa labarai da jama’a ke yi.” In ji shi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

China ta yi alkawarin tallafa wa Cuba bayan barazanar Amurka

Gwamnatin China ta sha alwashin tallafa wa kasar Cuba bayan da Amurka ta yi mata barazana. Gwamnatin Trump dai ta umarci Cuba da ta dauki matakin...

‘National Grid’ ya sake faduwa karo na biyu a 2026

Rumbun wutar lantarki na Nijeriya ya sake faduwa a karo na biyu cikin wannan shekarar ta 2026 a ranar Talata.   Kamar yadda gidan talabijin na Channels...

Mafi Shahara