DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Barnar da jam’iyyar APC ta yi wa Nijeriya ta zarta ta mulkin soja – Atiku Abubakar

-

Tsohon mataimakin shugaban Nijeriya Atiku Abubakar ya zargi gwamnatin APC mai mulki da lalata tsari da yanayin kasar, yana mai bayyana ta a matsayin jam’iyya mai mulki mafi muni da ya taba gani.

Atiku ya bayyana hakan ne a Abuja yayin kaddamar da littafin sakataren jam’iyyar hadaka ta ADC Bolaji Abdullahi mai taken ‘The Loyalist’, inda ya ce ko a zamanin mulkin soji ba a samu barna irin ta APC ba.

Google search engine

A cewar sa, ya ji dadin haduwar ‘yan siyasa da dama wuri guda a cikin jam’iyyarsu ta ADC, a yunkurin sabunta fatan Nijeriya kan turbar dimukradiyya, kamar yadda Daily Trust ta ruwaito.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan majalisar wakilan Nijeriya ya sauys sheka daga PDP zuwa ADC

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tambuwal/Kebbe a jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP, inda ya koma ADC. A cikin wasiƙar...

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Mafi Shahara