DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An ja da-ga tsakanin Wike da ma’aikatan Abuja kan umarnin kotu na dakatar da yajin aiki

-

Ma’aikatan Abuja sun jaddada cewa za su ci gaba da yajin aiki, duk da umarnin kotu da kuma barazanar takunkumi daga Ministan Abuja Nyesom Wike.

Jaridar Daily Trust ta rawaito cewa yajin aikin, wanda kungiyoyin ma’aikata na hadin gwiwa ke jagoranta, ya fara ne a ranar Litinin bisa gazawa wajen magance korafe-korafe, da kuma tauye hakkin ma’aikata.

Google search engine

Daga cikin bukatu 14, ma’aikatan na neman biyan alawus na watanni biyar,sakamakon yajin aikin ya dakatar da ayyuka a Sakatariyar Abuja da wasu hukumomi da dama, ciki har da makarantun firamare da sakandare a kananan hukumomi shida.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf zai yi nadamar barin mu – Kwankwaso

Jagoran Kwankwasiyya Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce yana da tabbacin cewa Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf, tare da wadanda ke tare da shi, za...

An kai wa ‘yar Majalisar wakilan Amurka musulma Ilhan Omar hari da allura

An kai hari ga ‘yar Majalisar Wakilan Amurka, Ilhan Omar, inda wani mutum ya nemi caka mata allura yayin taron jin tattaunawa da jama'a da...

Mafi Shahara