DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf zai yi nadamar barin mu – Kwankwaso

-

Jagoran Kwankwasiyya Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce yana da tabbacin cewa Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf, tare da wadanda ke tare da shi, za su yi nadamar ficewa daga jam’iyyar NNPP.

Kwankwaso ya bayyana hakan ne bayan da Gwamna ya koma jam’iyyar APC, lamarin da ya ce ya ba mutane da dama mamaki har da shi, ya ce a farko ma ya dauka kamar mafarki yake yi ganin yadda al’amura ke tafiya.

Google search engine

A ranar Litinin 26 ga Janairu, 2026, Gwamna Abba Kabir Yusuf ya sauya sheƙa zuwa APC, bayan da ya sanar da murabus dinsa daga NNPP a ranar Jumma’a 23 ga Janairu, 2026, kasa da shekaru uku da lashe zaben gwamnan Kano a karkashin jam’iyyar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan majalisar wakilan Nijeriya ya sauys sheka daga PDP zuwa ADC

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tambuwal/Kebbe a jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP, inda ya koma ADC. A cikin wasiƙar...

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Mafi Shahara