DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Fadar Shugaba Tinubu ta soki Atiku kan kwatanta gwamnatinsa da ta mulkin soja

-

Fadar Shugaban Nijeriya ta caccaki madugun adawa Atiku Abubakar, bisa kwatanta gwamnatin Tinubu da mulkin soja, tana mai bayyana kalaman nasa a matsayin abinda basu dace ba.

Martanin ya biyo bayan furucin Atiku a wani taron ƙaddamar da littafi a Abuja a ranar Talata, inda ya bayyana gwamnatin APC a matsayin mummunar gwamnati mafi muni da ya taɓa gani cikin kusan shekaru 40 da yake a harkar siyasa, yana mai cewa ta fi ma gwamnatocin soja illa.

Google search engine

A wata sanarwa da ya wallafa a shafinsa na X a ranar Laraba, mai ba Tinubu shawara kan harkokin yada Labarai Sunday Dare, ya zargi Atiku kalaman cin mutuncin ’yan Nijeriya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan majalisar wakilan Nijeriya ya sauys sheka daga PDP zuwa ADC

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tambuwal/Kebbe a jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP, inda ya koma ADC. A cikin wasiƙar...

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Mafi Shahara