DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An kai farmaki a filin jirgin sama na birnin Yamai a Jamhuriyar Nijar

-

A Jamhuriyar Nijar wasu mutane da ba a san ko su wanene ba sun yi ruwan bama – bamai daga nesa zuwa filin tashi da saukar jiragen saman birnin Yamai.

DW Hausa ta rawaito cewa harin ya soma ne da misalin karfe 12 na dare da ‘yan mintoci har ya zuwa kusan karfe daya na safiyar Alhamis.

Google search engine

Amma rahotanni sun ce tuni jami’an tsaron kasar ta Nijar cikin gaggawa suka shawo kan matsalar, inda jama’a a cikin unguwanni musamman na kewayen filin jirgin saman na Yamai suka kasance cike da rudani.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Ban shirya yin yarjejeniyar sulhu da Iran don kawo karshen yakin da ake yi ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya ce har yanzu bai shirya yin wata yarjejeniya da Iran domin kawo karshen rikicin da ke kara tsananta tsakanin kasashen...

Mafi Shahara