DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kasshim Shettima ya tafi Ethiopia don wakiltar Shugaba Tinubu a taro

-

Mataimakin shugaban Nijeriya Kashim Shettima ya tafi birnin Addis Ababa na Ethiopia domin wakiltar shugaba Tinubu a taron kungiyar tarayyar Afirka na 2026.

Baya ga taron kungiyar, Kashim Shettima zai halarci wasu tarukan da kuma ganawa da jagororin Afirka a bangarori daban daban, da nufin karfafa alakar Nijeriya da wasu kasashen a Afirka.

Google search engine

Ya samu rakiyar wasu ministoci da kuma manyan jami’an gwamnati, kuma ana sa ran zai koma gida Nijeriya bayan kammala duka tarukan, kamar yadda fadar shugaban kasa ta sanar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara