DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Zan yi murabus idan aikin titin Abuja-Kaduna-Kano bai zama mai inganci ba – Minista Dave Umahi

-

Ministan ayyuka na NIjeriya David Umahi ya yi alkawarin sauka daga mukaminsa muddin aikin titin Abuja-Kaduna-Kano bai fito da inganci ba.

Umahi ya bayyana haka ne a lokacin da yake kare kasafin kudin ma’aikatarsa a gaban majalisar dokokin Nijeriya, kamar yadda Channels TV ya wallafa.

Google search engine

An samu tambayoyi kan dalilan da suka sanya ma’aikatar ayyuka ta bai wa wani kamfani da ba a san shi ba aikin, sai dai Umahi ya kare matakin da cewa kamata yayi a mayar da hankali kan ingancin aiki ba wai shaharar kamfani ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara