DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Sokoto za ta biya ma’aikata albashin Fabarairun 2026 a ranar 13 ga wata

-

Gwamnan jihar Sokoto Ahmed Aliyu ya bayar da umarnin a biya ma’aikatan gwamnati albashin watan Fabarairun 2026 a ranar 13 ga wata.

 

Google search engine

Umarnin na kunshe ne cikin wata sanarwa da fadar gwamnatin ta fitar, tare da cewa an dauki matakin duba da karatowar azumin Ramadan.

 

A cewar ta, hakan zai taimaka wa ma’aikatan wajen samun saukin tafiyar da al’amura yayin gabatar da ibada.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara