DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Atiku ya buƙaci Gwamnatin Nijeriya da ta bayyana dalilin tsare El-Rufai

-

Madugun adawa a Nijeriya Atiku Abubakar, ya buƙaci Gwamnatin kasar da ta ta bayyana dalilin tsare tsohon Kaduna, Nasir El-Rufai, bisa rahotannin da ke nuna cewa lafiyarsa na fuskantar barazana, tare hana iyalansa da lauyoyinsa damar ganinsa.

A cikin wata sanarwa da ya fitar ranar Talata, Atiku ya bayyana lamarin a matsayin abin damuwa ga iyalai, abokai da masu goyon bayan El-Rufai, yana mai cewa Gwamnatin Nijeriya na da alhakin bayyana dalilin da yasa hukuma ke tsare shi.

Google search engine

Atiku ya ce hakan na ƙara haifar da shakku a zukatan jama’a, tare da jaddada cewa kundin tsarin mulki ya tanadi kare mutunci, lafiyar wanda ake tsare da shi, da ba shi damar samun kulawar lafiya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara