DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sojoji sun yi ajalin barayin daji, ciki hada mataimakin Ado Aleiro a jihar Katsina

-

Ma’aikatar harkokin tsaron cikin gida ta jihar Katsina ta bayyana cewa rundunar rundunar sojin Nijeriya ta yi ajalin ‘yan bindiga 45 a wani artabu da ya faru a karamar hukumar Danmusa.

A wata sanarwar da kwamishinan ma’aikatar, Nasir Mu’azu, ya fitar ta ce an gudanar da wannan farmaki ne bayan samun bayanan sirri daga jami’an tsaro.

Google search engine

Daga cikin ‘yan bindigar da aka halaka akwai Alti, wanda ake cewa shi ne ɗan uwan shahararren jagoran ‘yan bindiga Adamu Alieru, haka kuma an kashe wani fitaccen dan bindiga da ake kira Damale.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan majalisar wakilan Nijeriya ya sauys sheka daga PDP zuwa ADC

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tambuwal/Kebbe a jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP, inda ya koma ADC. A cikin wasiƙar...

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Mafi Shahara