DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Farashin abinci ya ragu da kashi 50% cikin 100 sakamakon gyare gyaren tattalin arziƙi – Ministan Tinubu

-

Ministan noma na Nijeriya, Abubakar Kyari, ya ce farashin kayayyakin abinci a fadin kasar ya ragu zuwa kashi 50 cikin 100, sakamakon gyare-gyaren da gwamnatin shugaba Tinubu ta aiwatar.

Ministan ya bayyana hakan ne a yayin wani taro da gwamnati ke yi don wayar da kan ‘yan kasa a Abuja ranar Juma’a, inda ya ce gwamnati ta bai wa batun tsaron abinci muhimmanci domin tabbatar da zaman lafiya da bunkasar tattalin arziki.

Google search engine

A cewarsa, gwamnati na kokarin kara yawan noman cikin gida tare da rage dogaro da shigo da abinci daga kasashen waje, domin tabbatar da cewa ‘yan Nijeriya na samun abinci mai gina jiki cikin sauki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan majalisar wakilan Nijeriya ya sauys sheka daga PDP zuwa ADC

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tambuwal/Kebbe a jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP, inda ya koma ADC. A cikin wasiƙar...

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Mafi Shahara