DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Jami’ar Tarayya da ke Dutsin-ma a Katsina ta dakatar da dalibai 20 saboda satar jarabawa

-

Majalisar Jami’ar Tarayya ta Dutsin-Ma da ke Jihar Katsina ta amince da dakatar da dalibai 20 bayan a same su da laifin satar jarabawa.

Daraktan yada labarai na jami’ar, Nasiru M. Abdul, ya ce an yanke hukuncin ne a taron majalisar jami’ar karo na 138 bayan duba rahoton kwamitin ladabtar da dalibai.

Google search engine

Mataimakin shugaban jami’ar, Mohammed Khalid Othman, ya ce an dauki matakin ne bisa dokokin jami’ar domin ya zama gargadi ga sauran dalibai da kuma hana karya ka’idojin jarabawa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan majalisar wakilan Nijeriya ya sauys sheka daga PDP zuwa ADC

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tambuwal/Kebbe a jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP, inda ya koma ADC. A cikin wasiƙar...

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Mafi Shahara