DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Majalisar dokokin jihar Rivers ta fara shirin tsige Gwamnan jihar Sim Fubara da mataimakinsa

-

Majalisar dokokin jihar Ribas ta fara shirin tsige Gwamna Siminalayi Fubara da mataimakinsa Farfesa Ngozi Odu bisa zargin aikata ba dai dai ba. 
Gidan talabijin na AIT ya ruwaito cewa, majalisar ta umurci akawunta da ya wallafa zarge-zargen da ake yi wa Gwamna Sim Fubara da mataimakinsa, Farfesa Ngozi Odu a jaridu, kamar yadda sashe na 188 na kundin tsarin mulkin Nijeriya na 1999 ya tanada.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara