DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan majalisar dokokin jihar Katsina sun aminta Dikko Radda ya nemi tazarce a zaben 2027

-

Majalisar dokokin jihar Katsina ta sanar da cewa ta aminta Gwamnan jihar Malam Dikko Umaru Radda ya nemi tazarce a zaben shekarar 2027 mai zuwa.

Kazalika, ‘yan majalisar dokokin sun kuma yi alkawarin za su saya wa Gwamna Radda “form” din takarar wa’adi na biyu idan har bukatar hakan ta taso.

Google search engine

Kakakin majalisar dokokin Nasiru Yahaya Daura ya ce madadin daukacin ‘yan majalisar su 34, sun yanke wannan shawarar ne bayan sun yi la’akari da irin cigaban da Gwamna Radda ke kokarin kawo wa jihar Katsina.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara