DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Za a samu matsalar ruwan sha ta sati biyu a Abuja 

-

Hukumar kula da ruwa ta babban birnin tarayya Abuja ta sanar da cewa za a samu tsakon samar da ruwan sha a babban birnin tarayya nan da makwanni biyu masu zuwa.

A sanarwar da hukumar ta fitar, ta bayyana cewa za a fuskanci matsalar samar da ruwa a tsakiyar birnin da kuma bayan gari ne sakamakon aiki gyaran madatsar ruwa ta gundumar Usuma.

Google search engine

Hukumar ta ce aikin na gyare-gyaren zai bada damar hada na’urorin da lantarki wadanda ke taimakawa wajen samar da ruwan.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu Wakili shi ne Mataimakin Editan Gudanarwa kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki na DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaba Tinubu ya bayar da umarnin tabbatar da inshorar lafiya a dukkanin hukumomi da ma’aikatun gwamnatin Nijeriya

Shugaba Bola Tinubu ya umarci sakataren gwamnatin tarayya da ya fitar da takardar umarni ga dukkan ma’aikatu da hukumomi domin tabbatar da inshorar lafiya bisa...

Zan iya kawo karshen ayyukan ‘yan bindiga cikin watanni biyu muddin na samu iko da hukumomin tsaro – Gwamnan Zamfara

Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana cewa matsalar ayyukan ’yan bindiga da ke addabar jihar za ta zama tarihi muddin ya samu damar bayar da...

Mafi Shahara