DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan sanda sun kama mijin da ya da bugi matarsa mai tsohon ciki har ta bakuncin lahira a Jihar Neja

-

‘Yan sanda a jihar Neja sun cafke wani mai suna Mohammed Sani da ke a rukunin gidajen Banin Hashim a Minna bisa zargin dukan matarsa, Hauwa har lahira.

Mohammed, mai kimanin shekaru 31, ya bugi matarsa, Hauwa ‘yar shekara 24 har lahira da ciki wata 9.

Google search engine

Mai magana da yawun Rundunar ‘Yan sandan Jihar Neja, SP Wasiu Abiodun ya tabbatar ma jaridar Daily Trust faruwar lamarin, inda ya ce, a ranar 3 ga watan Yuli suka samu Kira daga rukunin gidajen da misalin karfe 10:30 na dare. Zuwa su ke wuya suka tarar da gawar matar kwance cikin jini.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Hukumar Tarayyar Turai ta yi Allah-wadai da haramta biza da Amurka ta yi wa wasu Turawa

Tarayyar Turai, tare da ƙasashen Faransa da Jamus, sun yi kakkausar suka ga matakin Amurka na haramta biza ga wasu ’yan Turai da ke yaki...

Shugaba Tinubu ya yi kira ga hadin kai da hakuri a tsakanin addinai a cikin sakon taya murnar bikin Kirsimeti

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya yi kira ga ’yan Nijeriya da su rungumi haɗin kai, juriya da zaman lafiya tsakanin mabiya addinai, yana mai cewa...

Mafi Shahara