DCL Hausa Radio
Kaitsaye

INEC ta sanar da za ta gudanar da zabukan cike gurbi a fadin Nijeriya

-

Hukumar zaben Nijeriya INEC ta bayyana cewa za ta gudanar da zabukan cike gurbi a mazabun da abin ya shafa a ranar Asabar 16 ga watan Agusta, 2025 a fadin Nijeriya.

Ana dai shirya zabukan ne domin cike guraban kujeru na majalisun tarayya da na jihohi, wadanda aka samu matsala, ko aka samu rauswa, ko soke zaben a kotu.

Google search engine

Shugaban hukumar ta INEC, Farfesa Mahmood Yakubu ne ya bayyana haka yayin taron tuntubar juna da jam’iyyun siyasa a Abuja ranar Alhamis.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Jami’ar gwamnatin tarayya da ke Dutse a jihar Jigawa ta kori dalibai 20 tare da dakatar da wasu 15 bisa zarginsu da satar jarrabawa

Jami'ar tarayya da ke jihar Jigawa ta kori dalibai 20 tare da dakatar da wasu 15 daga karatu bisa samunsu da laifin satar jarabawa. Rahotanni sun...

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Mafi Shahara