DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ina umurtar da ku murkushe makiyan Nijeriya, sabon kiran Shugaba Tinubu ga sojoji

-

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya umarci rundunar sojin kasar da sauran hukumomin tsaro da su tunkari kuma su kawar da ‘yan ta’adda, ‘yan bindiga, ‘yan tawaye da masu neman ballewa da ke barazana ga zaman lafiya da hadin kan ƙasar.

Shugaba Tinubu ya bayyana hakan ne ta bakin Mataimakinsa, Kashim Shettima, a lokacin bikin Ranar Sojin Nijeriya ta 2025 (NADCEL), wanda aka gudanar a Filin Murtala da ke Kaduna.

Google search engine

Shugaban kasar bai ɓoye gaskiya ba wajen bayyana irin manyan barazanar da Nijeriya ke fuskanta, inda ya gargadi cewa ta’addanci, tayar da ƙayar baya, fashi da makami da ƙoƙarin ballewa daga ƙasa ba ƙaramin abu ba ne.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Daga 2026 ₦500,000 kawai ɗan Nijeriya zai iya cira a banki cikin sati ɗaya – CBN

Babban Bankin Nijeriya (CBN) ya sake fasalin dokokin cire kuɗi daga bankuna kan sabon tsarin da zai fara aiki daga watan Janairun 2026. Babban bankin ya...

Ƴan kwangila sun girke akwatin gawa a ofishin ma’aikatar kuɗin Nijeriya

‘Yan kwangila sun girke akwatin gawa a kofar shiga ofishin ma’aikatar kudin Nijeriya da ke Abuja.   ‘Yan kwangilar, karkashin inuwar kungiyarsu ta 'yan asalin Nijeriya sun...

Mafi Shahara