DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Dogara ya zargi gwamnan Bauchi Bala Muhammad da cin amanar Wike

-

Tsohon kakakin majalisar wakilai ta Najeriya Yakubu Dogara, ya zargi gwamnan jihar Bauchi Bala Muhammad da cin amanar ministan birnin Tarayya Abuja Nyesom Wike.
Ta cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Talata, Dogara ya bayyana cewa Wike ya taka gagarumar rawa wajen nasarar Sanata Bala Muhammad gwamnan jihar Bauchi a shekarar 2019.
Dogara ya bayyana yadda Wike ya umarci shugaban gudanar da zaben ‘yan takara na PDP a wancan lokacin Dan Orbih ya tabbatar da samun nasarar Bala Muhammad kan abokin karawarsa a Sanata Abdul Ningi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Rukunin farko na maniyyatan jihar Bauchi a Nijeriya, sun tashi zuwa Saudiyya- NAHCON

Hukumar aikin Hajji ta Nijeriya ta bayyana cewa maniyyata 2,520 ne daga cikin jihar Bauchi za su halarci aikin Hajjin bana na 2025 a kasar...

An saki ‘Yan jaridar Sahara FM da aka tsare a Agadez

Rahotanni daga Jamhuriyar Nijar na nuna cewa an saki ‘yan jarida uku na gidan rediyon Sahara FM da ke Agadez bayan da aka tsare su...

Mafi Shahara