DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Dogara ya zargi gwamnan Bauchi Bala Muhammad da cin amanar Wike

-

Tsohon kakakin majalisar wakilai ta Najeriya Yakubu Dogara, ya zargi gwamnan jihar Bauchi Bala Muhammad da cin amanar ministan birnin Tarayya Abuja Nyesom Wike.
Ta cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Talata, Dogara ya bayyana cewa Wike ya taka gagarumar rawa wajen nasarar Sanata Bala Muhammad gwamnan jihar Bauchi a shekarar 2019.
Dogara ya bayyana yadda Wike ya umarci shugaban gudanar da zaben ‘yan takara na PDP a wancan lokacin Dan Orbih ya tabbatar da samun nasarar Bala Muhammad kan abokin karawarsa a Sanata Abdul Ningi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Manyan Arewa za su tattauna yadda za a shawo kan matsalar tsaro a yankin

An shirya gudanar da babban taron tsaro a Birnin Kebbi, babban birnin jihar Kebbi, a ranar Litinin, 10 ga Nuwamba, 2025, domin tattauna hanyoyin magance...

Gwamnan Neja ya sallami shugaban hukumar SUBEB daga aiki

Gwamnan Jihar Neja, Mohammed Umaru Bago, ya kori shugaban hukumar ilimin firamare ta Jiha (SUBEB), Muhammad Baba Ibrahim, tare da dukkan mambobin dindindin na hukumar. Sanarwar...

Mafi Shahara